Header Ads

Ake Yinta Atiku Ya Bukaci Kotu Ta Kara Bashi Wata Daman Domin Tabbatar Da Rashin Chachantar Tinubu

 Dan Takarar shugabancin kasa a jam`iyar pdp atiku abubakar ya bukaci kotu ta bashi damar shigar da shaida kan tinubu.



Dan takarar shugabancin kasa a jam`iyar pdp a shekarar 2023 ya bukaci kotun koli ta bashi wata dama domin shiga da wata shaida akan nasaran tinubu.








Bola ahmad tinubu na jam`iyar apc ya lashe zaben 2023 yayin da saura yan takara suka sha kayi ama ana zargin rashin chanchantarsa domin rashin cika wasu ka`idodi.









No comments

Powered by Blogger.