Header Ads

TirkaTirka Zazzafan Martanin Nafisa Abdullahi Bayan Ganin Hoton Da Aka Hada

 Martanin Jarimar kannywood Nafisa Abdullahi Deden Lokacin Da Hotonta Da Jarima Adam A Zango ke.



Fitecciyar Jarima a masana:,antar kannywood Nafisa Abdullahi wace aka fi Sani da sumayya tsohuwar Jarimar a cikin Shirin labarina.


Shakka babu irin alakar da ke tsakanin jarimen biyu Yana gwadawa masoyansu da dama alamu iri ta soyayya a tsakanin su.



Irin alakar tsakanin su ba taba tunanin c3wa bazasu auri junansu ba har kawo yanzu.


Sai gashi Jarimar ta yi Martani Zazzafa a Lokacin da Hotonta da Adam A Zango ya qarade kafafen Sada zumunta na zamani wato soshiyal mydiya.


Cikin Fushi Jarimar ta caccaki wanɗa ya Hada abun domin ya janyo CeCe kuce a tsakanin masoyanta.


Duk da cewa idan aka Kalli yadda abun ya fara Akan iya cewa Dari bisa dæri sun dace a matsayin ma'aurata 



Shin menene Ra'ayinku._________&&&&&&&&&&_________Ga dai ra'ayinta👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇





 Muna Godiya Matuka Da Ziyartan shownews Allah ya mana albarka

No comments

Powered by Blogger.